Bijbel App logo
Zoek icoon

Eze 2:7-8

Eze 2:7-8 HAU

Za ka faɗa musu maganata, ko su ji, ko kada su ji, gama su 'yan tawaye ne. “Amma kai, ya ɗan mutum, ka ji abin da zan faɗa maka, kada ka zama mai tayarwa kamar 'yan tawayen nan. Sai ka buɗe bakinka, ka ci abin da zan ba ka.”

Video voor Eze 2:7-8