Dan 6:16

Dan 6:16 HAU

Sarki kuwa ya umarta a kawo Daniyel, a tura shi cikin kogon zakoki. Sarki kuma ya ce wa Daniyel, “Ina fata Allahn nan wanda kake bauta masa kullum zai cece ka.”

Gratis leesplannen en overdenkingen die te maken hebben met Dan 6:16