YouVersion logo
BijbelLeesplannenVideo's
Download de app
Taalkiezer
Zoek icoon

Populaire Bijbelverzen uit Luk 2

1

Luk 2:11

Littafi Mai Tsarki

HAU

Domin yau an haifa muku Mai Ceto a birnin Dawuda, wanda yake shi ne Almasihu, Ubangiji.

Vergelijk

Ontdek Luk 2:11

2

Luk 2:10

Littafi Mai Tsarki

HAU

Sai mala'ikan ya ce musu, “Kada ku ji tsoro, ga shi, albishir na kawo muku na farin ciki mai yawa, wanda zai zama na dukan mutane.

Vergelijk

Ontdek Luk 2:10

3

Luk 2:14

Littafi Mai Tsarki

HAU

“Ɗaukaka ga Allah ta tabbata, can cikin Sama mafi ɗaukaka. A duniya salama ta tabbata, ga mutanen da yake murna da su matuƙa.”

Vergelijk

Ontdek Luk 2:14

4

Luk 2:52

Littafi Mai Tsarki

HAU

Yesu kuwa ya yi ta ƙaruwa da hikima, da girma, da kuma tagomashi wurin Allah da mutane.

Vergelijk

Ontdek Luk 2:52

5

Luk 2:12

Littafi Mai Tsarki

HAU

Ga alamar da za ku gani, za ku sami jariri rufe da zanen goyo, kwance a komin dabbobi.”

Vergelijk

Ontdek Luk 2:12

6

Luk 2:8-9

Littafi Mai Tsarki

HAU

A wannan yankin ƙasa kuwa waɗansu makiyaya suna kwana a filin Allah, suna tsaron garken tumakinsu da dad dare. Sai ga wani mala'ikan Ubangiji tsaye kusa da su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewayensu, har suka tsorata gaya

Vergelijk

Ontdek Luk 2:8-9

Gratis leesplannen en overdenkingen die te maken hebben met Luk 2

Vorig hoofdstuk
Volgend hoofdstuk
YouVersion

Moedigt jou aan en daagt je uit om elke dag gemeenschap met God te zoeken.

Bediening

Over

Carrières

Vrijwilliger

Blog

Pers

Nuttige links

Help

Bijdragen

Bijbelvertalingen

Luisterbijbels

Bijbeltalen

Tekst van de Dag


Een digitale bediening van

Life.Church
Nederlands (Nederland)

©2026 Life.Church / YouVersion

PrivacybeleidVoorwaarden
Programma voor openbaarmaking van kwetsbaarheden
FacebookTwitterInstagramYouTubePinterest