1
Yun 3:10
Littafi Mai Tsarki
HAU
Allah kuwa ya ga abin da suka yi, ya ga yadda suka bar mugayen ayyukansu, sai ya dakatar da nufinsa, bai hallaka su ba.
Vergelijk
Ontdek Yun 3:10
2
Yun 3:5
Sai mutanen Nineba suka gaskata Allah, suka tsai da shawara, cewa kowa da kowa ya yi azumi. Dukan mutane kuwa babba da yaro, suka sa tufafin makoki.
Ontdek Yun 3:5