Merki YouVersion
BiblíaÁætlanirMyndbönd
Sæktu forritið
Tungumálaval
Leitartákn

Popular Bible Verses from 1Kor 2

1

1Kor 2:9

Littafi Mai Tsarki

HAU

Amma kuwa yadda yake a rubuce ke nan cewa, “Abubuwan da ido bai taɓa gani ba, Kunne bai taɓa ji ba, Zuciyar mutum kuma ba ta ko riya ba, Waɗanda Allah ya tanadar wa masu ƙaunarsa,”

Bera saman

Njòttu 1Kor 2:9

2

1Kor 2:14

Littafi Mai Tsarki

HAU

Mutumin da ba shi da Ruhu yakan ƙi yin na'am da al'amuran Ruhun Allah, don wauta ne a gare shi, ba kuwa zai iya fahimtarsu ba, domin ta wurin ruhu ne ake rarrabewa da su.

Bera saman

Njòttu 1Kor 2:14

3

1Kor 2:10

Littafi Mai Tsarki

HAU

mu ne Allah ya bayyana wa, ta wurin Ruhu, domin Ruhu shi yake fayyace kome, har ma zurfafan al'amuran Allah.

Bera saman

Njòttu 1Kor 2:10

4

1Kor 2:12

Littafi Mai Tsarki

HAU

Mu kuwa ba ruhun duniya muka samu ba, sai dai Ruhu wanda yake daga wurin Allah, domin mu fahimci abubuwan da Allah ya yi mana baiwa hannu sake.

Bera saman

Njòttu 1Kor 2:12

5

1Kor 2:4-5

Littafi Mai Tsarki

HAU

Jawabina da wa'azina, ba su danganta ga maganar rarrashi ko ta wayo ba, sai dai ga rinjaye na ikon Ruhu, kada bangaskiyarku ta dogara ga hikimar mutane, sai ga ƙarfin Allah.

Bera saman

Njòttu 1Kor 2:4-5

Ókeypis lestraráætlanir og hugleiðingar sem tengjast 1Kor 2

Fyrri kafli
Næsti kafli
YouVersion

Hvetur þig áfram og skorar á þig að leita samfélags við Guð á hverjum degi.

Kirkjustarf

Um YouVersion

Starfsferill

Sjálfboðaliði

Blogg

Fjölmiðlar

Gagnlegar hlekkir

Hjálp

Gefa

Bíblíuútgáfa

Hljóðbiblíur

Tungumál Biblíunnar

Vers dagsins


Stafræn kirkja

Life.Church
English (US)

©2026 Life.Church / YouVersion

FriðhelgisstefnaSkilmálar
Vulnerability Disclosure Program
FacebookTwitterInstagramYoutubePinterest