A.M 2:46-47

A.M 2:46-47 HAU

Kowace rana kuma sukan riƙa zuwa Haikali da nufi ɗaya, suna gutsuttsura gurasa a gidajensu, suna cin abinci da farin ciki ƙwarai, rai kwance, suna yabon Allah, suna da farin jini a wurin dukan mutane. Kowace rana kuma Ubangiji yana ƙara masu waɗanda ake ceta.

A.M 2 ಓದಿ

ಆಲಿಸಿ A.M 2

ಸಂಬಂಧಿತ ವೀಡಿಯೊಗಳು

A.M 2:46-47 ಗೆ ಸಂಬಂಧಿಸಿದ ಉಚಿತ ಓದುವ ಯೋಜನೆಗಳು ಮತ್ತು ಆರಾಧನೆಗಳು