1
1Kor 3:16
Littafi Mai Tsarki
HAU
Ashe, ba ku sani ku Haikalin Allah ne ba, Ruhun Allah kuma yana zaune a zuciyarku?
ತಾಳೆಮಾಡಿ
1Kor 3:16 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
2
1Kor 3:11
Harsashin kam, ba wanda yake iya sa wani dabam da wanda aka riga aka sa, wato, Yesu Almasihu.
1Kor 3:11 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
3
1Kor 3:7
Don haka da mai shukar, da mai banruwan, ba a bakin kome suke ba, sai dai Allah kaɗai, shi da ya girmar.
1Kor 3:7 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
4
1Kor 3:9
gama mu abokan aiki ne na Allah, ku kuwa gona ce ta Allah, ginin Allah kuma.
1Kor 3:9 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
5
1Kor 3:13
ai, aikin kowane mutum zai bayyana, domin ranar nan za ta tona shi, gama za a bayyana ta da wuta, wutar kuwa za ta gwada aikin kowa a san irinsa.
1Kor 3:13 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
6
1Kor 3:8
Da mai shukar, da mai banruwan, duk daidai suke, sai dai ko wanne zai sami tasa ladar gwargwadon wahalarsa
1Kor 3:8 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ
7
1Kor 3:18
Kada kowa yă ruɗi kansa. In waninku ya zaci shi mai hikima ne, yadda duniya ta ɗauki hikima, sai yă mai da kansa marar hikima, domin ya sami zama mai hikima.
1Kor 3:18 ಅನ್ವೇಷಿಸಿ