YouVersion Logo
Search Icon

L.Ƙid 16:30-32

L.Ƙid 16:30-32 HAU

Amma idan Ubangiji ya aikata wani abu sabo, ya sa ƙasa ta buɗe bakinta, ta haɗiye su da dukan abin da suke da shi, suka gangara zuwa cikin lahira a raye, sa'an nan za ku sani mutanen nan sun raina Ubangiji.” Musa ya rufe bakinsa ke nan, sai wurin da Datan da Abiram suke tsaye, ƙasar ta dāre ta haɗiye su tare da iyalansu, da dukan mutanen Kora, da dukan mallakarsu.

Video for L.Ƙid 16:30-32

Free Reading Plans and Devotionals related to L.Ƙid 16:30-32